Daga Ibrahim Muhammad, Kano Wani matashin ɗan siyasa a jam’iyyar APC, Dini Falalu Fagge, ya yi kira ga al’ummar Kano ta Kudu da su ci gaba da bai wa Sanata…
Daga Ibrahim Muhammad, Kano Al’ummar Jihar Kano na yaba wa Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) bisa ƙoƙarin da take yi wajen tabbatar da bin dokokin…
Daga Ibrahim Muhammad, Kano Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan Yaɗa Labarai, Malam Abdul’azeez Abdul’azeez, ya yaba wa malamai da masu gudanar da Makarantar Nuru…
Wata matar aure mai suna Hadiza Abdullahi, ta nemi Kotun Shari’a da ke Magajin Gari a Kaduna, ta raba aurenta da mijinta, Isa Usman, bisa zargin rashin nuna mata soyayya…
Daga Ibrahim Muhammad, Kano Al’umma daga sassa daban-daban na cikin gida da wajen Jihar Kano ne suka halarci bikin naɗin Alhaji Abdullahi Abubakar BK-BK a matsayin sabon Sarkin Matasan Masu…
Daga Ibrahim Muhammad, Kano Sabuwar Sakatariyar Dindindin a Ma’aikatar Al’amuran Addini ta Jihar Kano, Hajiya Hauwa Nuhu Wali, ta bayyana godiyarta ga Kwamishinan Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano, Gwani Ali…
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince da karɓar lambar yabo da jaridar Blueprint ta ba shi ta shekarar 2025 kan ƙwarewar gudanar da dukiyar gwamnati da tabbatar da gaskiya…
Daga Ibrahim Muhammad, Kano Shugaban Community College of Education Kano (CCEK), Dakta Muhammad Adam Abubakar, ya yaba wa tsohon Gwamnan Jihar Kano, kuma tsohon Sanata, Ibrahim Shekarau, bisa tallafin karatu…
Daga Ibrahim Muhammad, Kano Ƙaramar Hukumar Birnin Kano ta bayyana aniyarta ta tallafa wa Gidauniyar Taimakawa Tagwaye Maza da Mata, bisa irin ƙoƙarin da take yi wajen haɗa kan jama’a,…