# tare da (blogs) — RSS Amplifier

Recent posts from the 1 feeds in the RSS Amplifier directory that cover tare da.

Page: <https://rssamplifier.com/topics/tare-da/blogs>  
Feed: <https://rssamplifier.com/topics/tare-da/blogs.md>

---

## [Cutar shan Inna ta sake bulla a Jihar Zamfara](https://www.hausa.dcnews.ng/cutar-shan-inna-ta-sake-bulla-a-jihar-zamfara/)

_2026-03-10 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

Gwamnatin Jihar Zamfara ta tabbatar da samun sabbin rahoton kamuwa da cutar shan inna (polio) a jihar. WHO ta bayyana cewa An Samu Raguwar Kamuwa Da Cutar Tarin Fuka A Najeriya Kano Za Ta Yi Wa Yara Miliyan 4 Rigakafi A Kananan Hukumomi 44 An gano sabbin kamuwar cutar ne yayin wani sabon zagaye na \[…\]

## [Dan Majalisar Dokokin Amurka, Riley M. Moore, ya bukaci a kakaba takunkumi tare da soke dokokin da suka tanadi hukuncin kisa ga wanda yayi batanci ga Annabi Muhammad (SAW) a Najeriya](https://www.hausa.dcnews.ng/dan-majalisar-dokokin-amurka-riley-m-moore-ya-bukaci-a-kakaba-takunkumi-tare-da-soke-dokokin-da-suka-tanadi-hukuncin-kisa-ga-wanda-yayi-batanci-ga-annabi-muhammad-saw-a-najeriya/)

_2026-02-24 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

Dan Majalisar Dokokin Amurka, Riley M. Moore, ya bukaci a kakaba takunkumi tare da soke dokokin da suka tanadi hukuncin kisa ga wanda yayi batanci ga Annabi Muhammad (SAW) a Najeriya, a matsayin wani bangare na shawarwarin da ya ce za su taimaka wajen dakile hare-hare kan Kiristoci a kasar. Moore ya bayyana hakan ne \[…\]

## [“A rufe majalisar tarayya yanzu saboda matsalar tsaro” – Cewar Alhassan Ado Doguwa](https://www.hausa.dcnews.ng/a-rufe-majalisar-tarayya-yanzu-saboda-matsalar-tsaro-cewar-alhassan-ado-doguwa/)

_2026-02-24 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

Dan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada a Jihar Kano, Hon. Ado Doguwa, ya bukaci a rufe Majalisar Tarayya tare da ayyana dokar ta-baci ta bangaren majalisa, har sai an dauki matakan da suka dace domin magance matsalar tsaro da ke addabar kasar nan. Doguwa, wanda mamba ne a jam’iyyar APC mai mulki, ya \[…\]

## [Kawunan ‘Yan siyasar Kano ya fi haduwa bayan dawowar mu APC-Cewar Gwamna Abba](https://www.hausa.dcnews.ng/kawunan-yan-siyasar-kano-ya-fi-haduwa-bayan-dawowar-mu-apc-cewar-gwamna-abba/)

_2026-02-24 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

Gwamna Abba Kabir Yusuf, ya ce kawunan ‘yan siyasar Kano yanzu ya fi haduwa fiye da kowane lokaci a tarihin siyasar jihar. Gwamnan ya bayyana haka ne, lokacin da Kwamitocin da uwar jam’iyyar APC ta kasa ta turo domin sanya ido kan zaben shugabannin jam’iyyar a matakin mazabu da Kananan Hukumomi ya gudana suka kai \[…\]

## [NAFDAC ta ƙwace miliyoyin magungunan zazzaɓin cizon sauro na Bogi](https://www.hausa.dcnews.ng/nafdac-ta-%c6%99wace-miliyoyin-magungunan-zazza%c9%93in-cizon-sauro-na-bogi/)

_2026-02-10 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

NAFDAC ta ƙwace miliyoyin magungunan zazzaɓin cizon sauro na Bogi Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa, NAFDAC, ta ƙwace sama da magungunan zazzaɓin cizon sauro na bogi miliyan 10 tare da kayan kwalliya, waɗanda kimarsu ta kai kusan naira biliyan uku, a wani farmaki da ta kai kasuwar baje koli da ke \[…\]

## [Majalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓe](https://www.hausa.dcnews.ng/wucemajalisar-najeriya-ta-kafa-kwamitin-nazari-kan-gyaran-dokar-za%c9%93e/)

_2026-02-10 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

wuceMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓe Majalisar Dattawan Najeriya ta kafa kwamtin da za su yi nazari kan gyaran dokar zaɓe inda da naɗa mambobi 12 da za su yi aiki tare da Majalisar Wakilai. Shin Nigeria zata iya wuce wannan mataki a gasar kafi ta AFCON? Majalisar Wakilai Ta Tsaurara \[…\]

## [Yadda mayaƙa ke sabonta salon kai hari da jirage marasa matuƙa a Najeriya da wasu ƙasashen](https://www.hausa.dcnews.ng/yadda-maya%c6%99a-ke-sabonta-salon-kai-hari-da-jirage-marasa-matu%c6%99a-a-najeriya-da-wasu-%c6%99asashen/)

_2026-02-09 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

Ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi na ƙara yawan ahare-haren da suke kaiwa ta hanyar amfani da jirage marasa matuƙa a Najeriya da ƙasashen Yammacin Afirka. Wannan na ƙara damuwar da ake da ita ta cewa mayaƙan na ƙara ƙarfi wajen samun damar kai hare-hare ta sama. Wata cibiyar nazari kan matsalar tsaro mai suna \[…\]

## [Kotu ta umarci ma’aikatan birnin tarayya su dakatar da yajin aiki](https://www.hausa.dcnews.ng/kotu-ta-umarci-maaikatan-birnin-tarayya-su-dakatar-da-yajin-aiki/)

_2026-01-27 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

Kotun warware matsalolin ƴan ƙwadago ƙarƙashin jagorancin Alƙali Emmanuel Subilim ta umarci ma’aikatan babban birnin tarayya FCTA da su dakatar da yajin aikin da suke yi har sai kotu ta saurari ƙarar da aka shigar. Gwamnan Kano zai koma jam&#8217;iyyar APC ranar Litinin Sojojin da suka taɓa kitsa juyin mulki a Najeriya da abin da \[…\]

## [Sojojin da suka taɓa kitsa juyin mulki a Najeriya da abin da ya faru da su](https://www.hausa.dcnews.ng/sojojin-da-suka-ta%c9%93a-kitsa-juyin-mulki-a-najeriya-da-abin-da-ya-faru-da-su/)

_2026-01-27 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

A ranar Litinin, 26 ga watan Janairun 2026 ne rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a ƙasar wanda aka yi a shekarar da ta gabata, inda ta ce ta samu wasu sojoji da zargin kitsa kifar da gwamnatin ƙasar. Babu Tabbas Kan Ranar Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf Zai Koma Jam’iyyar APC \[…\]

## [PixelRift — Platforming with Level Editor (Sponsored)](https://crawlproof.com/a/u8JiOPhW1AAs)

_2026-01-27 · **Sponsored**_

Includes a built-in level editor, campaign with elemental heroes, and boss encounters.

## [Babban layin wutar lantarki ya sake lalacewa a Najeriya](https://www.hausa.dcnews.ng/babban-layin-wutar-lantarki-ya-sake-lalacewa-a-najeriya/)

_2026-01-27 · Muhammad Bashir Hotoro · Dc News Hausa_

Najeriya ta sake fuskantar katsewar wutar lantarki sakamakon lalacewar babban layin lantarkin ƙasar a ranar Talata, Gwamnan Kano zai koma jam&#8217;iyyar APC ranar Litinin Tinubu ya yi alhinin rasuwar ɗan kasuwar Kano Bature Abdulaziz Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin da zai jagoranci shari’a kan kisan matar aure da ‘ya’yanta shida a Dorayi Wannan shi ne \[…\]

